Jeremiah 38:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Irmiya ya ce wa Zedekiya, “In na ba ka amsa, ba za ka kashe ni ba? Ko da na ba ka shawara, ba za ka saurare ni ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِرْمِيَ يَأَمْسَا وَ سَرْكِے يَثٜىٰ «عِدَنْ نَا ڢَطَا مَكَ غَسْكِيَ، بَذَاكَ كَشٜىٰنِ بَ كُواْ؟ كُواْ مَا نَبَاكَ شَوَرَا، بَذَاكَجِينِ بَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Irmiya kuwa ya ce wa Zadakiya, “Idan na faɗa maka gaskiya za ka kashe ni, idan kuma na ba ka shawara, ba za ka karɓi shawarata ba.”