Jeremiah 38:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarki Zedekiya ya ce wa Irmiya, “Ina jin tsoron Yahudawan da suka tafi wurin Babiloniyawa, gama Babiloniyawa mai yiwuwa su ba da ni gare su su kuma wulaƙanta ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِے صَدِڧِيَ يَثٜىٰ وَ إِرْمِيَ «إِنَ ڟُواْرُوانْ يَهُودَاوَنْ دَ سُكَ غُدُ سُكَ بَادَ كَنْسُ غَ سُواْجُواْجِنْ بَابِيلَ؞ بَانَسُواْ سُواْجُواْجِنْ كَلْدِيَ سُبَادَنِ أَ حَنُّنْ وَطَنَّنْ يَهُودَاوَا سُوُلَڧَنْتَانِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Zadakiya ya ce wa Irmiya, “Ina jin tsoron Yahudawa waɗanda suka gudu zuwa wurin Kaldiyawa. Kila a bashe ni a hannunsu, su ci mutuncina.”