Jeremiah 38:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In fadawa suka ji cewa na yi magana da kai, suka kuma zo wurinka suka ce, ‘Faɗa mana abin da ka faɗa wa sarki da kuma abin da sarki ya faɗa maka; kada ka ɓoye mana, in ba haka za mu kashe ka,’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ دَتَّاوَنَ سُكَجِ نَيِ مَغَنَ دَكَيْ، سُكَذُواْ وُرِنْكَ سُكَ كُمَثٜىٰ، ‹يَنْذُ كَڢَطَا مَنَ أَبِنْدَ كَڢَطَا وَسَرْكِے دَ أَبِنْدَ سَرْكِے يَڢَطَا مَكَ، كَدَ كَٻُواْيٜىٰ مَنَ، مُو كُوَ بَذَامُ كَشٜىٰكَبَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan sarakuna suka ji, wai na yi magana da kai, in suka zo wurinka, suka ce, ‘Ka faɗa mana abin da ka faɗa wa sarki da abin da sarki ya faɗa maka, kada ka ɓoye mana kome mu kuwa ba za mu kashe ka ba.’