Jeremiah 38:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka kama Irmiya suka sa a rijiyar da ba ruwa a ciki ta Malkiya, ɗan sarki, wadda take a sansanin matsara. Suka saukar da Irmiya cikin rijiyar da ba ruwa da igiya; babu ruwa a cikinta, sai laka, Irmiya ya nutse cikin laka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ طَوْكِ إِرْمِيَ سُكَسَاشِ عَثِكِنْ رِجِيَ أَغِدَنْ مَلْكِيَ طَنْ سَرْكِے؞ عَثِكِنْ ڢِيلِ نَمَاسُ غَادِ؞ سُكَ سَوْكَرْ دَشِ ثِكِنْ رِجِيَرْ دَ إِغِيَ؞ رِجِيَرْ كُوَ بَابُ ضُوَ سَيْدَيْ لَاكَ؞ إِرْمِيَ كُمَ يَنُڟٜىٰ ثِكِنْ لَكَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ɗauki Irmiya suka saka shi a rijiyar Malkiya ɗan sarki, wadda take gidan waƙafi. Suka zurara Irmiya a ciki da igiya. Ba ruwa a rijiyar, sai dai lāka, Irmiya ya nutse cikin lākar.