Jeremiah 39:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَتَرَ غَ وَتَنْ حُطُ، أَ شٜىٰكَرَا تَغُواْمَشَا طَيَ تَمُلْكٍ سَرْكِے صَدِڧِيَ، سَيْ عَكَ هُودَ كَتَنْغَرْ بِرْنِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A rana ta tara ga watan huɗu, a shekara ta goma sha ɗaya ta sarautar Zadakiya, sai aka huda garun birnin.