Jeremiah 4:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka, yaya ka ruɗi mutanen nan da kuma Urushalima gaba ɗaya haka ta wurin cewa, ‘Za ku zauna lafiya,’ sa’ad da takobi yana a maƙogwaronmu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَثٜىٰ «أَيَّ، عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، دُوانْمٜىٰ كَرُوطِ مُتَنٜىٰنَّنْ دَ عُرُوشَلِيمَ غَبَاطَيَ ثٜىٰوَ ‹ذَاكُ كَسَنْثٜىٰ ثِكِنْ ذَمَنْ لَاڢِيَ،› يَايِنْ دَ تَكُواْبِے يَنَ أَ مَڧُواْڠُورُوانْمُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ce, “Kaito, kaito, ya Ubangiji Allah, ka ruɗi jama'an nan da Urushalima, da ka ce musu, ‘Za ku zauna lafiya,’ amma ga shi, takobi zai sassare su.”