Jeremiah 4:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Me kike yi, ya wadda aka ragargaza? Me ya sa kika sanya mulufi kika sa kayan adon zinariya? Me ya sa kika sa wa idanunki tozali? Kin yi kwalliyarki a banza. Masoyanki sun bar ki; suna neman ranki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا كٜىٰ وَدَّ عَكَ هَلَكَاكِ، مٜىٰكِكٜىٰ نُڢِ دَ كِكَسَا جَرْ رِغَا مَيْ ڟَادَ؟ مٜىٰيَسَا كِكَثِ ݣُولِّيَ دَ كَايَنْ ظِينَارِيَ؟ مٜىٰيَسَا كِكَيِ شَاڢٜىٰ شَاڢٜىٰ أَ ڢُسْكَرْكِ؟ تُواْ، عَبَنْظَنٜىٰ كِكٜىٰ ڠَرَنْ جِكِنْكِ، مَسُواْيَنْكِ سُنَ ڨَمَرْكِ، رَنْكِ سُكٜىٰ نٜىٰمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ke da kike kufai marar kowa, Me kike nufi da kika ci ado da mulufi, Kike caɓa ado da kayan zinariya, Kika sa wa idanunki tozali ram? Kin yi kwalliyarki a banza, Abokan sha'anin karuwancinki sun raina ki, Ranki suke nema.