Jeremiah 4:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A wannan rana,” in ji Ubangiji, “sarki da shugabanni za su fid da zuciya, firistoci za su razana, annabawa kuma za su yi mamaki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «أَ رَانَرْ نَنْ، سَرْكِے دَ دَتَّاوَنْسَ ذَاسُ رَسَ ڧَرْڢِنْ ذُوثِيَا؞ ڢِرِسْتُواْثِے ذَاسُ رَسَ أَبِنْ ڢَطَا، أَنَّبَاوَا كُمَ ذَاسُيِ مَامَاكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “A ranan nan, sarki da sarakuna, za su rasa ƙarfin hali, firistoci za su firgita, annabawa kuwa za su yi mamaki.”