Jeremiah 40:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Irmiya ya tafi wurin Gedaliya ɗan Ahikam, a Mizfa ya zauna tare da shi a cikin mutanen da aka bari a ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِرْمِيَ كُوَ يَتَڢِے وُرِنْ غٜىٰدَلِيَ طَنْ أَهِكَمْ أَغَرِنْ مِظْڢَ، يَذَوْنَ تَرٜىٰ دَشِ ثِكِنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ رَغُ عَڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Irmiya kuwa ya tafi wurin Gedaliya ɗan Ahikam, a Mizfa, ya zauna tare da shi da mutanen da suka ragu a ƙasar.