Jeremiah 40:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da dukan shugabannin hafsoshin tare da mutanen da suke a karkara suka ji cewa sarkin Babilon ya naɗa Gedaliya ɗan Ahikam gwamna a kan ƙasar ya kuma sa shi ya lura da maza, mata da ’ya’yan da suke mafi talauci a ƙasar da waɗanda ba a kwashe zuwa zaman bauta a Babilon ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ شُوغَبَنِّنْ سُواْجُواْجِ وَطَنْدَ سُكٜىٰ أَدَاجِنْ يَهُودَ تَرٜىٰدَ مُتَنٜىٰنْسُ سُكَجِ لَابَرِ ثٜىٰوَ سَرْكِنْ بَابِيلَ يَسَا غٜىٰدَلِيَ طَنْ أَهِكَمْ يَذَمَ ڠُومْنَنْ ڧَسَرْ، يَكُمَسَا يَلُورَ دَ مَڢِے تَلَوْثِ عَڧَسَرْ، وَتُواْ مَظَا دَ مَاتَادَ يَارَا، وَطَنْدَ بَعَݣُوشٜىٰسُ ذُوَا بَوْتَا عَ بَابِيلَ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da shugabannin sojoji waɗanda suke a karkarar Yahudiya tare da mutanensu, suka ji labari Sarkin Babila ya sa Gedaliya ɗan Ahikam ya zama mai mulkin ƙasar, a kan matalauta, wato mata da maza, da yara na ƙasar, waɗanda ba a kwashe su zuwa bautar talala a Babila ba,