Jeremiah 40:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai suka zo wurin Gedaliya a Mizfa, Ishmayel ɗan Netaniya, Yohanan da Yonatan ’ya’yan Kareya, da Serahiya ɗan Tanhumet maza, ’ya’yan Efai maza, mutumin Netofa, da Yezaniya ɗan mutumin Ma’aka da mutanensu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ شُوغَبَنِّنْ سُواْجُواْجِ نٜىٰ سُكَ تَڢِے وُرِنْ غٜىٰدَلِيَ أَ مِظْڢَ؞ سُونَيٜىٰنْسُ كٜىٰنَنْ، إِسْمَٰعِيلُ طَنْ نٜىٰتَنِيَ، دَ يُواْهَنَنْ دَ يُواْنَتَنْ یَیَنْ كَرٜىٰيَ دَ سٜىٰرَيَ طَنْ تَنْهُمٜىٰتْ دَ یَیَنْ عٜىٰڢَيْ مُتُمِنْ نٜىٰتُواْڢَ دَ يٜىٰظَنِيَ طَنْ مُتُمِنْ مَعَكَ دَ سُواْجُواْجِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai shugabannin, wato Isma'ilu ɗan Netaniya, da Yohenan da Jonatan, 'ya'yan Kareya, da Seraiya ɗan Tanhumet, da 'ya'yan Efai, mutumin Netofa, da Yazaniya ɗan mutumin Ma'aka suka tafi tare da mutanensu zuwa wurin Gedaliya a Mizfa.