Jeremiah 41:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai suka kwashe dukan mutanensu suka tafi don su yaƙi Ishmayel ɗan Netaniya. Suka iske shi kusa da babban tafki a Gibeyon.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَتَاشِ دَ دُكَنْ سُواْجُواْجِنْسُ سُكَ تَڢِے دُواْمِنْ سُيِ يَاڧِ دَ إِسْمَٰعِيلُ طَنْ نٜىٰتَنِيَ؞ سُكَ سَامٜىٰشِ عَبَبَّنْ تَڢْكِنْ دَيَكٜىٰ أَ غِبٜىٰيُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai suka kwashe mutanensu duka, suka tafi su yi yaƙi da Isma'ilu ɗan Netaniya. Suka iske shi a babban tafkin da take a Gibeyon.