Jeremiah 41:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ishmayel ɗan Netaniya da mutanensa takwas suka tsere daga Yohanan suka gudu zuwa wurin Ammonawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِسْمَٰعِيلُ طَنْ نٜىٰتَنِيَ تَرٜىٰدَ مُتَنٜىٰنْسَ غُدَا تَݣُوسْ سُكَ غُدُ سُكَ ڟِيرَا دَغَ حَنُّنْ يُواْهَنَنْ سُكَ تَڢِے وُرِنْ أَمُّواْنَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Isma'ilu ɗan Netaniya tare da mutum takwas suka tsere suka gudu zuwa wurin Ammonawa.