Jeremiah 41:8 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma goma daga cikinsu suka ce wa Ishmayel, โKada ka kashe mu, muna da alkama da shaโir, mai da kuma zuma, a ษoye a gona.โ Saboda haka ka bar mu kada ka kashe mu tare da sauran.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูู
ููุง ุบููุงูู
ู ุฏูุบู ุซููููู ู
ูุชูููููฐูู ุณูููุซูููฐ ูู ุงููุณูู
ููฐุนูููู ยซููุฏู ููููุดูููฐู
ู! ู
ูููุฏู ุงููุฌูููุฑู ุญฺูููู ุงููููููู
ู ุฏู ููุจูููููฐ ุฏู ู
ููู ุฏู ุธูู
ูุ ุฏููู ู
ููู ูปููุงูููููฐุณู ุงููุฏูุงุฌูุยป ุณููู ููุจูุฑูุณูุ ุจููู ููุดูููฐุณู ุชูุฑูููฐุฏู ุงููุจููุงููููู ุชฺูขูููุฑูุณูุจูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma waษansu mutum goma daga cikinsu suka ce wa Isma'ila, โKada ka kashe mu, gama muna da rumbunan alkama, da na sha'ir, da kuma man zaitun da zuma a ษoye a cikin gonaki.โ Sai ya bar su, bai kashe su tare da abokansu ba.