Jeremiah 42:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Irmiya annabi suka ce masa, “Muna roƙonka ka ji kukanmu ka kuma yi addu’a ga Ubangiji Allahnka saboda dukan wannan raguwar mutane. Gama kamar yadda kake gani yanzu, ko da yake dā muna da yawa, yanzu ɗan kaɗan muka rage.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ وَ أَنَّبِے إِرْمِيَ «مُنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَضُواْڧِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ دُواْمِنْمُ، دُكَنْمُ دَ مُكَ ضَغٜىٰ؞ كَمَرْ يَدَّ كَكٜىٰ غَنِنْمُ دَ عِدُوانْكَ، مُو دَ مُكَ ضَغٜىٰ كَطَنْ نٜىٰ دَغَ ثِكِنْ جَمَعَ مَيْ يَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce wa annabi Irmiya, “Muna roƙonka, ka roƙi Ubangiji Allahnka dominmu, dukanmu da muka ragu, gama mu kima muka ragu daga cikin masu yawa, kamar yadda kake ganinmu da idonka.