Jeremiah 42:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
cewa in kun yi kuskure sa’ad da kuka aike ni wurin Ubangiji Allahnku kuka kuma ce, ‘Yi mana addu’a ga Ubangiji Allahnmu; ka faɗa mana duk abin da ya faɗa za mu kuwa aikata.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا كُنْ رُوطِ كَنْكُ نٜىٰ سَعَدَّ كُو دَكَنْكُ كُكَ عَيْكٜىٰنِ إِنْتَڢِے إِنْمِيڧَ ضُواْڧُوانْكُ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ؞ كُنْ كُمَثٜىٰ دُكَنْ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَثٜىٰ إِنْڢَطَا مُكُ كُيِ، ذَاكُيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
cewa in kun ratse, to, a bakin ranku. Gama kun aike ni wurin Ubangiji Allah cewa, ‘Ka roƙar mana Ubangiji Allahnmu. Dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya ce ka faɗa mana kuma za mu aikata.’