Jeremiah 42:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Irmiya ya amsa ya ce, “Na ji ku, tabbatacce zan yi addu’a ga Ubangiji Allahnku yadda kuka roƙa; zan faɗa muku duk abin da Ubangiji ya faɗa ba kuwa zan ɓoye muku kome ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَنَّبِے إِرْمِيَ يَثٜىٰ مُسُ «نَجِكُ، ذَنْيِ أَدُّعَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ بِسَغَ مَغَنَرْكُ؞ دُكَنْ أَبِنْدَ يَڢَطَا مِنِ كُوَ شِے ذَنْ ڢَطَا مُكُ؞ بَابُ أَبِنْدَ ذَنْ ٻُواْيٜىٰ مُكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Annabi Irmiya kuwa ya ce musu, “Na ji abin da kuka ce. Ga shi kuwa, zan yi addu'a ga Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka roƙa. Kowace irin amsa da Ubangiji ya bayar, zan faɗa muku, ba zan ɓoye muku kome ba.”