Jeremiah 44:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan hukunta waɗanda suke zama a Masar da takobi, yunwa da annoba, yadda na hukunta Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا ذَنْ حُكُنْتَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ذَمَ عَڧَسَرْ مَصَرْ، كَمَرْ يَدَّ نَحُكُنْتَ عُرُوشَلِيمَ دَ تَكُواْبِے دَ يُنْوَ دَ بَلَعِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan hukunta dukan waɗanda suke zaune a Masar kamar yadda na hukunta wa Urushalima da takobi, da yunwa, da annoba.