Jeremiah 44:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Irmiya ya ce wa dukan mutanen, maza da mata, waɗanda suke ba shi amsa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِرْمِيَ يَثٜىٰ وَدُكَنْ مُتَنٜىٰنْ، مَظَا دَ مَاتَا، وَتُواْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ بَاشِ أَمْسَرْ نَنْ، يَثٜىٰ مُسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Irmiya ya ce wa dukan mutane, mata da maza, waɗanda suka ba shi irin amsan nan, ya ce,