Jeremiah 44:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Wannan zai zama alama a gare ku cewa zan hukunta ku a wannan wuri,’ in ji Ubangiji, ‘saboda ku san cewa barazanata ta lahani a kanku tabbatacce za tă cika.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ ، ذَنْ حُكُنْتَكُ أَوَنَّنْ وُرِے؞ ذَنْيِ حَكَ دُواْمِنْ كُسَنِ ثٜىٰوَ لَلَّيْ مَغَنَاتَ تَكَٰوُاْ مُكُ مَسِيڢَ ذَاتَثِكَ؞ غَا أَبِنْدَ ذَيْذَمَ مُكُ عَلَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni Ubangiji na ce, wannan zai zama muku alama, cewa zan hukunta ku a wannan wuri domin ku sani lalle maganata ta aukar muku da masifa za ta cika.