Jeremiah 46:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a kunyatar da Diyar Masar, da aka bashe ga mutanen arewa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذُوثِيَاتَ مَصَرْ ذَاتَشَا كُنْيَا، ذَاعَ بَاشٜىٰتَ أَ حَنُّنْ ڧَبِيلَرْ أَرٜىٰوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a kunyatar da mutanen Masar, An bashe su a hannun mutanen arewa.”