Jeremiah 48:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan aika da mutanen da za su tuntsurar da tuluna, su kuma zubar da ita waje. Za su bar tulunan ba kome a ciki su kuma farfashe tulunanta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ ، غَاشِ ݣُونَكِے سُنَ ذُوَا، دَ ذَنْ عَيْكَ مَتَ دَ مَاسُ يِدَ مُواْوَبْ كَمَرْ مَاسُ ظُبَرْدَ ضُوً إِنَبِے، ذَاسُ جُويَا مُواْوَبْ دَغَ تُلُنْتَ، سُڢَرْڢَسَ تُلُنَنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Domin haka kwanaki suna zuwa, sa'ad da zai aika da mutane su tuntsurar da tuluna, su zubar da ruwan inabi, su farfasa tulunanta.