Jeremiah 49:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma zan washe Isuwa sarai; zan bubbuɗe wuraren ɓuyarsa, don kada yă ɓoye kansa. ’Ya’yansa, danginsa da maƙwabtansa za su hallaka, ba kuwa zai ƙara kasancewa ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا نِے نَا تُوٻٜىٰ ذُرِيَرْ إِسُوَ ڟِرَرَ، نَا بُوطٜىٰ وُرَارٜىٰنْ ٻُيَنْتَ، حَرْ بَذَاتَ عِيَ ٻُواْيٜىٰ كَنْتَبَ! أَنْ هَلَّكَرْ دَ ذُرِيَرْ إِسُوَ، أَنْهَلَّكَرْ دَ یَنْعُوَنْسُ دَ مَڨُوبْتَنْسُ، بَابُ وَنْدَ يَرَغُ وَنْدَ ذَيْثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma na tsiraita Isuwa sarai, Na buɗe wuraren ɓuyarsa, Har bai iya ɓoye kansa ba, An hallakar da mutanen Isuwa Tare da 'yan'uwansa da maƙwabtansa, Ba wanda ya ragu.