Jeremiah 49:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a ƙwace tentunansu da garkunansu; za a tafi da mafakanta tare da dukan kayayyakinsu da raƙumansu. Mutane za su yi musu ihu, ‘Razana ko’ina!’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُڨُوثٜىٰ تٜىٰنْتُنَنْسُ دَ غَرْكٜىٰنْسُ، دَ لَبُلٜىٰنْ تٜىٰنْتُنَنْسُ دَ كَايَنْسُ، كُتَڢِے دَ رَاڧُمَنْسُ؞ مُتَنٜىٰ ذَاسُيِ إِيهُ سُثٜىٰ، ‹رَظَنَ تَرُڢٜىٰمُ عَتَكُواْوَنٜىٰ غٜىٰڢٜىٰ!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a kwashe alfarwansu da garkunansu, Da labulan alfarwansu, da dukan kayansu. Za a kuma tafi da raƙumansu, Za a gaya musu cewa, ‘Razana ta kewaye ku!’