Jeremiah 49:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a washe raƙumansu, garkunansu mai girma za su zama ganima. Zan watsar da waɗanda suke a wurare masu nesa a ko’ina zan kuma kawo musu masifa a kowane gefe,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
رَاڧُمَنْسُ دَ غَرْكُنَنْ شَانُنْسُ مَاسُيَوَ ذَاسُ ذَمَ كَايَنْ دَ عَكَ ڨُوثٜىٰ عَيَاڧِ؞ مُتَنٜىٰنَّنْ دَسُكٜىٰ أَسْكٜىٰ غَاشِنْ غٜىٰڢٜىٰنْ ڢُسْكَرْسُ، ذَنْوَاڟَرْ دَسُو عَتَكُواْوَنٜىٰ غٜىٰڢٜىٰ، ذَنْكَٰوُاْ مُسُ مَسِيڢَ دَغَ كُواْوَثٜىٰ ڢُسْكَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Za a washe raƙumansu da garkunan shanunsu ganima, Zan watsar da masu yin kwaskwas ko'ina, Zan kuma kawo musu masifu daga kowace fuska, Ni Ubangiji na faɗa.