Jeremiah 5:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Me zai sa in gafarta muku? ’Ya’yanku sun yashe ni sun yi rantsuwa da allolin da ba alloli ba ne. Na biya musu dukan bukatunsu, duk da haka suka yi zina suka tattaru a gidajen karuwai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«تَيَيَا ذَنْ غَاڢَرْثٜىٰكِ، يَا كٜىٰ عُرُوشَلِيمَ؟ یَیَنْكِ سُنْ رَبُ دَنِے، سُنْيِ ضَنْڟُوَا دَ أَبِنْدَ بَ اللَّهْ بَ؞ نَثِيَرْ دَسُو حَرْ سُنْ ڧُواْشِ سُواْسَيْ، دُكْدَهَكَ سُكَيِ كَارُوَنْثِ نَضُواْڧُوانْ أَلُّواْلِنْسُ سُكَ تَارُ كَمَرْ ڧُدَ أَوُرَارٜىٰنْ كَارُوَنْثِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Don me zan gafarce ki? 'Ya'yanki sun rabu da ni, Sun yi rantsuwa da gumaka, Na ciyar da su har sun ƙoshi sosai, Suka yi karuwanci, suka ɗunguma zuwa gidajen karuwai,