Jeremiah 50:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku datse wa Babilon mai shuka, da mai girbi lauje a lokacin girbi. Saboda takobin mai zalunci bari kowa ya koma ga mutanensa, bari kowa ya gudu zuwa ga ƙasarsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَوَرْدَ مَاسُ شُوكَ دَغَ بَابِيلَ، عَكَوَرْدَ مَاسُ يِنْ أَمْڢَانِ دَ لَوْجٜىٰ أَغِرْبِے؞ سَبُواْدَ ڟُواْرُوانْ تَكُواْبِنْ أَبُواْكَنْ غَابَا، كُواْوَ ذَيْ كُواْمَ وُرِنْ مُتَنٜىٰنْسَ، كُواْوَ ذَيْ غُدُ ذُوَا ڧَسَرْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku datse wa Babila mai shuka, Da mai yanka da lauje a lokacin girbi. Saboda takobin azzalumi, Kowa zai koma wurin mutanensa, Kowa kuma zai gudu zuwa ƙasarsa.”