Jeremiah 50:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Isra’ila garke ne da ya watse da zakoki suka kora. Na farkon da ya cinye shi sarkin Assuriya ne; na ƙarshen da ya ragargaza ƙasusuwansa Nebukadnezzar sarkin Babilon ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِسْرَٰٓءِيلَاوَا كَمَرْ تُمَكِنْ دَ سُكَ وَڟٜىٰ نٜىٰ، وَطَنْدَ ذَاكُواْكِ سُكَ كُواْرَ؞ دَ ڢَرْكُواْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ نٜىٰ يَثِنْيٜىٰسُ، عَڧَرْشٜىٰ كُمَ سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ نَ بَابِيلَ يَكَكَّرْيٜىٰ ڧَسُسُوَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Isra'ilawa kamar tumaki ne waɗanda zakuna suka bi su suna kora. Da farko dai Sarkin Assuriya ne ya cinye su. Yanzu kuwa Sarkin Babila, wato Nebukadnezzar, shi ne yake gaigayi ƙasusuwansu.