Jeremiah 50:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kwanakin nan, da kuma a lokacin nan,” in ji Ubangiji, “za a yi bincike don laifin Isra’ila, amma ba za a samu ba, kuma don zunubin Yahuda, amma ba za a sami wani abu ba, gama zan gafarta wa raguwar da na rage.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ دَ لُواْكَثِنَّنْ، ذَاعَ نٜىٰمِ لَيْڢِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، عَمَّا بَذَاعَسَامُبَ، ذَاعَ كُمَ نٜىٰمِ ذُنُبَنْ يَهُودَ، عَمَّا بَذَاعَسَامُبَ؞ غَمَا نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ غَاڢَرْتَا وَضَغُواْوَرْدَ نَبَرْسُ دَ رَيْ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni Ubangiji na ce sa'ad da lokacin nan ya yi za a nemi laifi da zunubi a cikin Isra'ila da Yahuza, amma ba za a samu ba, gama zan gafarta wa sauran da suka ragu.