Jeremiah 50:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku zo ku yi gāba da ita daga nesa. Ku buɗe rumbunanta; ku jibga ta kamar tsibin hatsi. Ku hallaka ta sarai kada ku bar mata raguwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَ ذُواْ أَ ڢَاطَ مَتَ دَغَ كُواْوَنٜىٰ غٜىٰڢٜىٰ، عَٻَلّٜىٰ ضُمْبُنَنْتَ، أَ مَيْدَ عِتَ كَمَرْ تُلِنْ حَڟِ؞ أَ هَلَكَاتَ غَبَاطَيَ، كَدَ وَنِ أَبُ نَاتَ يَضَغٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku zo, ku fāɗa mata daga kowane sashi. Ku buɗe rumbunanta, Ku tsittsiba ta kamar tsibin hatsi, Ku hallakar da ita ɗungum, Kada wani abu nata ya ragu.