Jeremiah 50:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Al’umma daga arewa za tă fāɗa mata su mai da ƙasar kango. Ba wanda zai zauna a cikinta; mutane da dabbobi za su gudu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ أَرٜىٰوَ وَتَ أَلْعُمَّ تَڢَاطَ مَتَ دَ يَاڧِ، تَمَيْدَ بَابِيلَ كُڢَيْ، بَابُ مُتُمِنْ دَ ذَيْ ذَوْنَ أَوُرِنْ؞ طَنْ ءَادَمُ دَ دَبَّ دُكْ ذَاسُ غُدُ، كُواْوَ ذَيْڢِتَ يَبَرْتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Wata al'umma za ta taso daga arewa gāba da ita, za ta mai da ƙasar abar ƙyama, ba wanda zai zauna ciki. Mutum da dabba duk sun watse, kowa ya bar ta.”