Jeremiah 50:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mai ɗaga kai za tă yi tuntuɓe ta kuma fāɗi kuma ba wanda zai taimake ta tă tashi; zan hura wuta a garuruwanta da za tă cinye duk waɗanda suke kewaye da ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كٜىٰ مَيْ غِرْمَنْ كَيْ، ذَاكِيِ تُنْتُٻٜىٰ كِڢَاطِ، بَ كُوَ وَنْدَ ذَيْ تَاشٜىٰكِ؞ ذَنْ ڧُواْنٜىٰ غَرُرُوَنْكِ دَ وُتَا، وُتَرْ ذَاتَثِنْيٜىٰ دُكَنْ أَبِنْدَ يَكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَكٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mai girmankai za ta yi tuntuɓe ta fāɗi, Ba kuwa wanda zai tashe ta, Zan ƙone garuruwanta da wuta, Zan kuma hallaka dukan abin da yake kewaye da ita.