Jeremiah 50:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A kwanakin nan, a wannan lokaci,” in ji Ubangiji, “mutanen Isra’ila da mutanen Yahuda gaba ɗaya za su tafi cikin hawaye su nemi Ubangiji Allahnsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ ، عَݣُونَكِنْنَنْ دَ لُواْكَثِنَّنْ، مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ، تَرٜىٰ ذَاسُذُواْ وُرِينَ، دَ كُوكَا ذَاسُذُواْ سُنٜىٰمٜىٰنِ، نِے يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Sa'ad da lokacin nan ya yi, mutanen Isra'ila da na Yahuza za su zo tare, suna kuka, suna nemana, ni Ubangiji Allahnsu.