Jeremiah 50:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda ya same su ya cinye su; abokan gābansu suka ce, ‘Ba mu da laifi, gama sun yi zunubi wa Ubangiji, wurin kiwonsu na gaske, Ubangiji, abin sa zuciyar kakanninsu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ وَطَنْدَ سُكَ سَامٜىٰسُ، سَيْ سُكَ ثِنْيٜىٰسُ، أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ سُكَثٜىٰ، ‹بَمُيِ لَيْڢِے بَ، غَمَا سُنْيِ وَ يَهْوٜىٰهْ ذُنُوبِ نٜىٰ، يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ شِينٜىٰ عَيْنِحِنْ وُرِنْ كِيوُانْسُ، يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ شِينٜىٰ سَا ذُوثِيَا نَكَاكَنِّنْسُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk waɗanda suka same su, sun cinye su. Maƙiyansu suka ce, ‘Ba mu yi laifi ba,’ Gama sun yi wa Ubangiji laifi, wanda yake tushen gaskiya, Ubangiji wanda kakanninsu suka dogara gare shi.