Jeremiah 50:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku gudu daga Babilon; ku bar ƙasar Babiloniyawa, ku zama kamar awakin da suke bi da garke.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا مُتَنٜىٰنَ، كُغُدُ كُبَرْ بَابِيلَ، كُڢِتَ كُمَ دَغَ ثِكِنْ ڧَسَرْ كَلْدِيَاوَا، كُذَمَ كَمَرْ بُنْسُرَيْ وَطَنْدَ سُكَجَا غَبَنْ غَرْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku gudu daga cikin Babila, Ku fita kuma daga cikin ƙasar Kaldiyawa, Ku zama kamar bunsurai waɗanda suke ja gaban garke.