Jeremiah 51:62 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka kuma ce, ‘Ya Ubangiji, kai ne ka yi magana a kan wannan wuri, cewa za ka lalatar da shi, har ba abin da zai zauna a ciki, mutum ko dabba. Wurin zai zama kufai har abada.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَثٜىٰ، ‹يَا يَهْوٜىٰهْ ، كَيْ كَيِ مَغَنَ غَمٜىٰدَ وَنَّنْ وُرِے ثٜىٰوَ ذَاعَ كَوَرْ دَشِ، حَرْ بَا أَبِنْدَ ذَيْ ذَوْنَ عَثِكِ، كُواْ مُتُمْ، كُواْ دَبَّ؞ وُرِنْ ذَيْ ذَمَ كُڢَيْ حَرْ أَبَدَا؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka kuma ce, ‘Ya Ubangiji, kai ne ka yi magana a kan wannan wuri, cewa za ka lalatar da shi, har ba abin da zai zauna a ciki, mutum ko dabba. Wurin zai zama kufai har abada.’