Jeremiah 51:64 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ka ce, ‘Haka Babilon za tă nutse, ba za tă ƙara tashi ba saboda masifar da zan kawo mata. Mutanenta kuwa za su fāɗi.’ ” Wannan shi ne ƙarshen kalmomin Irmiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً كَثٜىٰ، ‹حَكَ بَابِيلَ ذَاتَ نُڟٜىٰ، بَذَاتَ ڧَارَ تَاشِبَ سَبُواْدَ مَسِيڢَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ ذَيْ كَٰوُاْ مَتَ؞ مُتَنٜىٰنْتَ كُوَ ذَاسُمُتُ؞› » وَنَّنْ شِينٜىٰ ڧَرْشٜىٰنْ كَلْمُواْمِنْ أَنَّبِے إِرْمِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ka ce, ‘Haka Babila za ta nutse, ba za ta ƙara tashi ba saboda masifar da Ubangiji zai kawo mata.’ ” Wannan shi ne ƙarshen maganar Irmiya.