Jeremiah 52:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya, ya kuma sa masa ƙuƙumi, aka kai shi Babilon inda aka sa shi a kurkuku har ran da ya mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ يَثِثِّرٜىٰ إِدَانُنْ سَرْكِے صَدِڧِيَ، يَطَوْرَا مَسَ سَرْڧَرْ ڧَرْڢٜىٰ، يَكَيْ شِ بَابِيلَ، يَسَا شِ عَكُرْكُكُ حَرْ رَانَرْ دَ سَرْكِے صَدِڧِيَ يَمُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya ƙwaƙule idanun Zadakiya, ya kuma sa masa ƙuƙumi, aka kai shi Babila inda aka sa shi a kurkuku har ran da ya mutu.