Jeremiah 52:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai aka huda katangan birnin, sojojin kuwa suka gudu, suka fita daga cikin birnin da dare ta hanyar ƙofar da take tsakanin bango biyu, kusa da gonar sarki, sa’ad da Babiloniyawa suke kewaye da birnin. Sojojin suka nufi wajen Araba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَ هُودَ بَنْغُوانْ بِرْنِنْ؞ سَيْ دُكَنْ سُواْجُواْجِ سُكَ غُدُ سُكَ ڢِتَ دَغَ بِرْنِنْ دَ دَرٜىٰ؞ سُكَبِے تَڧُواْڢَرْ دَتَكٜىٰ ڟَكَانِنْ بَنْغُواْ بِيُ، وَدَّ تَكٜىٰ كُسَدَ غُواْنَرْ سَرْكِے كُواْدَيَكٜىٰ سُواْجُواْجِنْ بَابِيلَ سُنَانَنْ كٜىٰوَيٜىٰ دَ بِرْنِنْ؞ سَيْ سُكَ غُدُ سُكَ نُڢَ ݣُورِنْ يُواْدَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka huda garun birnin, sojojin kuwa suka gudu, suka fita daga cikin birnin da dare ta hanyar ƙofar da take tsakanin bango biyu, kusa da gonar sarki, sa'ad da Kaldiyawan take kewaye da birnin. Sojojin suka nufi wajen Araba.