Jeremiah 52:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da aka kama Zedekiya, sai aka kai shi wurin Sarkin Babilon a Ribla a ƙasar Hamat, a nan ne Sarkin Babilon ya yanke masa shari’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سُواْجُواْجِنْ بَابِيلَ سُكَ كَامَ صَدِڧِيَ سَيْ سُكَ كَٰوُاْ شِ وُرِنْ سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ نَ بَابِيلَ أَغَرِنْ رِبْلَ نَيَنْكِنْ هَمَتْ؞ أَوُرِنْ نٜىٰ نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ يَيَنْكٜىٰ مَسَ حُكُنْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da aka kama Zadakiya, sai aka kai shi wurin Sarkin Babila a Ribla a ƙasar Hamat, a nan ne Sarkin Babila ya yanke masa shari'a.