Jeremiah 6:12 — Compare Translations
2 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a ba da gidajensu ga waɗansu, tare da gonakinsu da matansu, sa’ad da na miƙa hannuna gāba da waɗanda suke zama a ƙasar,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غِدَاجٜىٰنْسُ ذَاعَ بَا وَطَنْسُ، دُكْ دَ غُواْنَكِنْسُ دَ مَاتَنْسُ؞ غَمَا ذَنْ مِيڧَ هَنُّونَ إِنْيِ غَابَادَ مَذَوْنَنْ ڧَسَرْ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞