Jeremiah 6:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suna jin kunyar halinsu na banƙyama? A’a, ba sa jin kunya sam; ba su ma san yadda za su soke kai ba. Saboda haka za su fāɗi tare da fāɗaɗɗu; za a hamɓarar da su sa’ad da na hukunta su,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْيِ أَبِنْ كُنْيَا، سُنْ عَيْكَتَ أَبُبُوَنْ بَنْ ڨَمَ، عَمَّا بَسُجِ كُنْيَابَ كُواْ كَطَنْ؞ بَسُمَا سَنْ يَدَّ ذَاعَ سُنْكُيَرْ دَكَيْ ثِكِنْ كُنْيَابَ؞ سَبُواْدَ حَكَ، ذَاسُ ڢَاطِ عَثِكِنْ مَاسُ ڢَاطُوَ، سَعَدَّ نَحُكُنْتَسُ، ذَاعَ تُمْٻُكٜىٰسُ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sun ji kunya sa'ad da suka aikata abubuwan banƙyama? Ba su ji kunya ba ko kaɗan. Ko gezau ba su yi ba, Don haka za su fāɗi tare da fāɗaɗɗu, Sa'ad da na hukunta su, za a hamɓarar da su. Ni Ubangiji na faɗa.”