Jeremiah 7:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa fushina da hasalata za su kwarara a wannan wuri, a kan mutum da dabba, a kan itatuwan fili da a kan amfanin gona, za su yi ta kuna, ba kuwa za a kashe ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، إِنْجِنِ عُبَنْ‌غِجِ يَهْوٜىٰهْ ، غَاشِ ذَنْ ظُبَ ڢُشِنَ دَ ڢُشِے مَيْ ذَاڢِ عَكَنْ وَنَّنْ وُرِے؞ ذَنْ ظُبَ عَكَنْ دَبُّواْبِے دَ یَنْ أَدَمْ، عَكَنْ عِتَتُوَنْ دَاجِ دَ أَمْڢَانِنْ غُواْنَ؞ ڢُشِنْ ذَيْ يِتَثِ، بَ كُوَ ذَاعَ كَشٜىٰبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka ga abin da Ubangiji Allah ya ce, “Duba, zan kwarara fushina da hasalata a kan wannan wuri, a kan mutum duk da dabba, da akan itatuwan saura da amfanin gona. Zai yi ta cin wuta, ba kuwa za a kashe ba.”