Jeremiah 7:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ka faɗa musu cewa, ‘Wannan ce al’ummar da ba tă yi biyayya ga Ubangiji Allahnta ba, ba kuwa ta karɓi gyara ba. Gaskiya ta ƙare; ta ɓace gaba ɗaya daga leɓunansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاكَثٜىٰ مُسُ، ‹وَنَّنْ ثٜىٰ أَلْعُمَّرْ دَ بَاتَيِنْ بِيَيَّ دَ مُرْيَرْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَاتَ، بَتَكُمَ كَرْٻِ ڠَرَ دَغَ غَرٜىٰشِ بَ؞ غَسْكِيَ تَٻَثٜىٰ مُسُ؞ سُنْ كَوَرْدَ غَسْكِيَ دَغَ بَاكِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ka faɗa musu ka ce, wannan ita ce al'ummar da ba ta yi biyayya da maganar Ubangiji Allahnta ba, ba ta karɓi horo ba. Gaskiya kuma ta ƙare sam, ba ta a bakinsu.