Jeremiah 8:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Zan ƙwace girbinsu, in ji Ubangiji. Ba a za sami inabi a kuringa ba. Ba za a sami ’ya’ya a itacen ɓaure ba, ganyayensu kuwa za su bushe. Abin da na ba su za a ƙwace.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ ، سَعَدَّ نَكٜىٰسُواْ إِنْتَتَّارَ جَمَعَتَ كَمَرْ يَدَّ مَيْ غِرْبِے يَكٜىٰيِ، بَنْ سَامِ یَیَنْ إِنَبِے عَ إِتَاثٜىٰنْبَ، بَنْ سَامِ یَیَنْ ٻَوْرٜىٰ عَ إِتَاثٜىٰنْبَ؞ غَنْيَيٜىٰنْسُ كُوَ سُنْ بُوشٜىٰ، أَبِنْدَ نَبَاسُ يَٻَثٜىٰ دَغَ غَرٜىٰسُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Ubangiji na ce, ‘Sa'ad da zan tattara su kamar amfanin gona, Sai na tarar ba 'ya'ya a kurangar inabi, Ba 'ya'ya kuma a itacen ɓaure, Har ganyayen ma sun bushe. Abin da na ba su kuma ya kuɓuce musu. Ni Ubangiji na faɗa.’ ”