Jeremiah 8:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Fada musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, “ ‘Sa’ad da mutane suka fāɗi, ba sa tashi ne? Sa’ad da mutum ya kauce, ba ya dawowa?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِرْمِيَ، كَثٜىٰ مُسُ، إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، « ‹أَشٜىٰ، عِدَنْ مُتُمْ يَڢَاطِ، بَذَيْسَاكٜىٰ تَاشِبَ؟ عِدَنْ مُتُمْ يَجُويَ يَبِے وَتَ حَنْيَ، بَذَيْسَاكٜىٰ جُويُواْ يَكُواْمَ عَكَنْ حَنْيَبَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ka faɗa musu, ka ce, ni Ubangiji na ce, ‘Wanda ya fāɗi ba zai sāke tashi ba? Idan wani ya kauce ba zai komo kan hanya ba?