Jeremiah 8:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, me ya sa waɗannan mutane suka kauce? Me ya sa Urushalima kullum take kaucewa? Sun manne wa ƙarya; suka ƙi su dawo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوانْمٜىٰ جَمَعَرْ نَنْ سُكَ جُويَا بَايَ؟ دُوانْمٜىٰ عُرُوشَلِيمَ سُنَ تَجُويَ بَايَ؟ سُنْ مَنّٜىٰوَ رُوطُ، سُنْڧِے كُواْمُواْوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Me ya sa, mutanen nan na Urushalima suke ratsewa, suke komawa baya kullayaumin? Sun riƙe ƙarya kan-kan Sun ƙi komowa.