Jeremiah 9:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Ga shi zan sa wannan mutane su ci abinci mai ɗaci su kuma sha ruwan dafi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، غَاشِ، ذَنْ ثِيَرْدَ مُتَنٜىٰنَّنْ دَ عَبِنْثِ مَيْ طَاثِ، إِنْبَاسُ ضُوَ مَيْ دَڢِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka, ni Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, zan ciyar da mutanen nan da abinci mai ɗaci, in shayar da su da ruwan dafi.