Job 1:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ شَيْطَنْ «كُواْ كَا لُورَ دَ بَاوَنَ أَيُوبَ؟ بَابُوَنِ مَيْ كَمَ دَشِ عَدُونِيَا، شِے مَرَرْ لَيْڢِے نٜىٰ كُمَ مَيْ غَسْكِيَ أَ ظُوثِ؞ يَنَ جِنْ ڟُواْرُواْنَ، يَنَ كُمَ جُويَا بَايَ غَ مُغُنْتَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce masa, “Ko ka lura da bawana Ayuba? Ba wani mutumin kirki, mai aminci, kamarsa a duniya. Yana yi mini sujada, natsattse ne, yana ƙin aikata kowace irin mugunta.”