Job 15:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَذَيْ ڟِيرَا دَغَ دُهُبَ، ذَيْ ذَمَ كَمَرْ إِتَاثٜىٰنْ دَ وُتَا تَڧُواْنٜىٰ رَسَّنْسَ، نُمْڢَشِنْ اللَّهْ كُمَ ذَيْ كَوَرْ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba kuwa zai kuɓuta daga duhu ba. Zai zama kamar itacen da wuta ta ƙone rassansa, Kamar itace kuma da iska ta kaɗe furensa.